95

التين

At-Tin

The Fig

بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ Da sunan Allah Mai rahama Mai jin kai
Ayoyi 8
Juzu'i 30
Shafi 597
Nau'i Makkiya
Tsarin Saukarwa 28
0:00 / 0:00
Aya: 1 / 8
1

وَٱلتِّينِ وَٱلزَّيْتُونِ

wal-tīni wal-zaytūni

Inã rantsuwa da Attinu da Azzaitũn.1

2

وَطُورِ سِينِينَ

waṭūri sīnīna

Da Dũr Sĩnĩna.1

3

وَهَـٰذَا ٱلْبَلَدِ ٱلْأَمِينِ

wahādhā l-baladi l-amīni

Da wannan gari1 amintacce.

4

لَقَدْ خَلَقْنَا ٱلْإِنسَـٰنَ فِىٓ أَحْسَنِ تَقْوِيمٍۢ

laqad khalaqnā l-insāna fī aḥsani taqwīmin

Lalle ne, Mun halitta mutum a cikin mafi kyawon tsayuwa.

5

ثُمَّ رَدَدْنَـٰهُ أَسْفَلَ سَـٰفِلِينَ

thumma radadnāhu asfala sāfilīna

Sa'an nan, Muka mayar da shi mafi ƙasƙantar masu rauni

6

إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُوا۟ وَعَمِلُوا۟ ٱلصَّـٰلِحَـٰتِ فَلَهُمْ أَجْرٌ غَيْرُ مَمْنُونٍۢ

illā alladhīna āmanū waʿamilū l-ṣāliḥāti falahum ajrun ghayru mamnūnin

Face waɗanda suka yi imani, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai, saboda haka suna da sakamako wanda bã ya yankewa.

7

فَمَا يُكَذِّبُكَ بَعْدُ بِٱلدِّينِ

famā yukadhibuka baʿdu bil-dīni

To, bãyan haka mẽ ya sanya ka ka ƙaryata sakamako (wanda za a yi a bãyan Tãshin ¡iyãma)?

8

أَلَيْسَ ٱللَّهُ بِأَحْكَمِ ٱلْحَـٰكِمِينَ

alaysa l-lahu bi-aḥkami l-ḥākimīna

Ashe Allah bã Shi ne Mafi mãsu hukunci kyãwon hukunci ba?1

Game da Wannan Sura