92

الليل

Al-Layl

The Night

بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ Da sunan Allah Mai rahama Mai jin kai
Ayoyi 21
Juzu'i 30
Shafi 595-596
Nau'i Makkiya
Tsarin Saukarwa 9
0:00 / 0:00
Aya: 1 / 21
1

وَٱلَّيْلِ إِذَا يَغْشَىٰ

wa-al-layli idhā yaghshā

Inã rantsuwa da dare a lõkacin da yake rufẽwa.

2

وَٱلنَّهَارِ إِذَا تَجَلَّىٰ

wal-nahāri idhā tajallā

Da yini a lõkacin da yake kuranyẽwa.

3

وَمَا خَلَقَ ٱلذَّكَرَ وَٱلْأُنثَىٰٓ

wamā khalaqa l-dhakara wal-unthā

Da abin da ya halitta namiji da mace.

4

إِنَّ سَعْيَكُمْ لَشَتَّىٰ

inna saʿyakum lashattā

Lãlle ne ayyukanku, dabam-dabam suke.

5

فَأَمَّا مَنْ أَعْطَىٰ وَٱتَّقَىٰ

fa-ammā man aʿṭā wa-ittaqā

To, amma wanda ya yi kyauta, kuma ya yi taƙawa.

6

وَصَدَّقَ بِٱلْحُسْنَىٰ

waṣaddaqa bil-ḥus'nā

Kuma ya gaskata kalma1 mai kyãwo.

7

فَسَنُيَسِّرُهُۥ لِلْيُسْرَىٰ

fasanuyassiruhu lil'yus'rā

To, zã Mu sauƙaƙe masa har ya kai ga sauƙi.

8

وَأَمَّا مَنۢ بَخِلَ وَٱسْتَغْنَىٰ

wa-ammā man bakhila wa-is'taghnā

Kuma amma wanda ya yi rõwa, kuma ya wadãtu da kansa.

9

وَكَذَّبَ بِٱلْحُسْنَىٰ

wakadhaba bil-ḥus'nā

Kuma ya ƙaryatar da kalma mai kyãwo.

10

فَسَنُيَسِّرُهُۥ لِلْعُسْرَىٰ

fasanuyassiruhu lil'ʿus'rā

To, zã Mu sauƙaƙke masa har ya kai ga tsanani.

11

وَمَا يُغْنِى عَنْهُ مَالُهُۥٓ إِذَا تَرَدَّىٰٓ

wamā yugh'nī ʿanhu māluhu idhā taraddā

Kuma dũkiyarsa ba ta wadãtar masa da kõme ba, a lõkacin da ya gangara (a wuta).

12

إِنَّ عَلَيْنَا لَلْهُدَىٰ

inna ʿalaynā lalhudā

Lãlle aikin Mu ne, Mu bayyana shiriya.

13

وَإِنَّ لَنَا لَلْـَٔاخِرَةَ وَٱلْأُولَىٰ

wa-inna lanā lalākhirata wal-ūlā

Kuma lalle ne Lãhira da duniya Namu ne.

14

فَأَنذَرْتُكُمْ نَارًۭا تَلَظَّىٰ

fa-andhartukum nāran talaẓẓā

Sabõda haka, Na yi maku gargaɗi da wuta mai babbaka.

15

لَا يَصْلَىٰهَآ إِلَّا ٱلْأَشْقَى

lā yaṣlāhā illā l-ashqā

Bãbu mai shigarta sai mafi Tabewa

16

ٱلَّذِى كَذَّبَ وَتَوَلَّىٰ

alladhī kadhaba watawallā

Wanda ya ƙaryata, kuma ya jũya bãya.

17

وَسَيُجَنَّبُهَا ٱلْأَتْقَى

wasayujannabuhā l-atqā

Kuma mafi taƙawa1 zai nisance ta.

18

ٱلَّذِى يُؤْتِى مَالَهُۥ يَتَزَكَّىٰ

alladhī yu'tī mālahu yatazakkā

Wanda yake bãyar da dũkiyarsa, alhãli yana tsarkaka.

19

وَمَا لِأَحَدٍ عِندَهُۥ مِن نِّعْمَةٍۢ تُجْزَىٰٓ

wamā li-aḥadin ʿindahu min niʿ'matin tuj'zā

Alhãli bãbu wani mai wata ni'ima wurinsa wadda ake nẽman sakamakonta.

20

إِلَّا ٱبْتِغَآءَ وَجْهِ رَبِّهِ ٱلْأَعْلَىٰ

illā ib'tighāa wajhi rabbihi l-aʿlā

Fãce dai nẽman yardar Ubangijinsa Mafi ɗaukaka.

21

وَلَسَوْفَ يَرْضَىٰ

walasawfa yarḍā

To, lalle ne zai yarda (da sakamakon da zã a bã shi).

Game da Wannan Sura