90

البلد

Al-Balad

The City

بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ Da sunan Allah Mai rahama Mai jin kai
Ayoyi 20
Juzu'i 30
Shafi 594
Nau'i Makkiya
Tsarin Saukarwa 35
0:00 / 0:00
Aya: 1 / 20
1

لَآ أُقْسِمُ بِهَـٰذَا ٱلْبَلَدِ

lā uq'simu bihādhā l-baladi

Bã sai Na yi rantsuwa da wannan gari1 ba.

2

وَأَنتَ حِلٌّۢ بِهَـٰذَا ٱلْبَلَدِ

wa-anta ḥillun bihādhā l-baladi

Alhãli kai kanã mai sauka a cikin wannan gari.

3

وَوَالِدٍۢ وَمَا وَلَدَ

wawālidin wamā walada

Da mahaifi da abin da ya haifa.

4

لَقَدْ خَلَقْنَا ٱلْإِنسَـٰنَ فِى كَبَدٍ

laqad khalaqnā l-insāna fī kabadin

Lalle ne, Mun halitta mutum cikin wahala.

5

أَيَحْسَبُ أَن لَّن يَقْدِرَ عَلَيْهِ أَحَدٌۭ

ayaḥsabu an lan yaqdira ʿalayhi aḥadun

Kõ yanã zaton bãbu wani mai iya sãmun iko, a kansa?

6

يَقُولُ أَهْلَكْتُ مَالًۭا لُّبَدًا

yaqūlu ahlaktu mālan lubadan

Yana cẽwa "Na1 halakarda dũkiya mai yawa,"

7

أَيَحْسَبُ أَن لَّمْ يَرَهُۥٓ أَحَدٌ

ayaḥsabu an lam yarahu aḥadun

Shin, yana zaton cewa wani bai gan shi ba?

8

أَلَمْ نَجْعَل لَّهُۥ عَيْنَيْنِ

alam najʿal lahu ʿaynayni

Shin, ba Mu sanya masa idãnu biyu ba?

9

وَلِسَانًۭا وَشَفَتَيْنِ

walisānan washafatayni

Da harshe, da leɓɓa biyu.

10

وَهَدَيْنَـٰهُ ٱلنَّجْدَيْنِ

wahadaynāhu l-najdayni

Kuma ba Mu shiryar da shi ga hanyõyi1 biyu ba?

11

فَلَا ٱقْتَحَمَ ٱلْعَقَبَةَ

falā iq'taḥama l-ʿaqabata

To, don mene ne bai shiga Aƙabã ba?

12

وَمَآ أَدْرَىٰكَ مَا ٱلْعَقَبَةُ

wamā adrāka mā l-ʿaqabatu

Kuma mene ne ya sanar da kai abin da ake cẽ wa Aƙabã?

13

فَكُّ رَقَبَةٍ

fakku raqabatin

Ita ce fansar wuyan bãwa.

14

أَوْ إِطْعَـٰمٌۭ فِى يَوْمٍۢ ذِى مَسْغَبَةٍۢ

aw iṭ'ʿāmun fī yawmin dhī masghabatin

Ko kuwa ciyarwa, a cikin yini ma'abũcin yunwa.

15

يَتِيمًۭا ذَا مَقْرَبَةٍ

yatīman dhā maqrabatin

Ga marãya ma'abũcin zumunta.

16

أَوْ مِسْكِينًۭا ذَا مَتْرَبَةٍۢ

aw mis'kīnan dhā matrabatin

Ko kuwa wani matalauci ma'abũcin turɓãya.

17

ثُمَّ كَانَ مِنَ ٱلَّذِينَ ءَامَنُوا۟ وَتَوَاصَوْا۟ بِٱلصَّبْرِ وَتَوَاصَوْا۟ بِٱلْمَرْحَمَةِ

thumma kāna mina alladhīna āmanū watawāṣaw bil-ṣabri watawāṣaw bil-marḥamati

Sa'an nan kuma ya kasance daga waɗanda suka yi ĩmãni, kuma suka yi wa jũna wasiyya da yin haƙuri, kuma suka yi wa jũna wasiyya da tausayi.

18

أُو۟لَـٰٓئِكَ أَصْحَـٰبُ ٱلْمَيْمَنَةِ

ulāika aṣḥābu l-maymanati

Waɗannan ne ma'abũta albarka1

19

وَٱلَّذِينَ كَفَرُوا۟ بِـَٔايَـٰتِنَا هُمْ أَصْحَـٰبُ ٱلْمَشْـَٔمَةِ

wa-alladhīna kafarū biāyātinā hum aṣḥābu l-mashamati

Kuma waɗanda suka kãfirta da ãyõyin Mu, sũ ne ma'abũta shu'umci1

20

عَلَيْهِمْ نَارٌۭ مُّؤْصَدَةٌۢ

ʿalayhim nārun mu'ṣadatun

A kansu akwai wata wuta abar kullewa.

Game da Wannan Sura