99

الزلزلة

Az-Zalzalah

The Earthquake

بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ Da sunan Allah Mai rahama Mai jin kai
Ayoyi 8
Juzu'i 30
Shafi 599
Nau'i Madaniya
Tsarin Saukarwa 93
0:00 / 0:00
Aya: 1 / 8
1

إِذَا زُلْزِلَتِ ٱلْأَرْضُ زِلْزَالَهَا

idhā zul'zilati l-arḍu zil'zālahā

Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.

2

وَأَخْرَجَتِ ٱلْأَرْضُ أَثْقَالَهَا

wa-akhrajati l-arḍu athqālahā

Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.

3

وَقَالَ ٱلْإِنسَـٰنُ مَا لَهَا

waqāla l-insānu mā lahā

Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"

4

يَوْمَئِذٍۢ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَا

yawma-idhin tuḥaddithu akhbārahā

A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.

5

بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا

bi-anna rabbaka awḥā lahā

cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.

6

يَوْمَئِذٍۢ يَصْدُرُ ٱلنَّاسُ أَشْتَاتًۭا لِّيُرَوْا۟ أَعْمَـٰلَهُمْ

yawma-idhin yaṣduru l-nāsu ashtātan liyuraw aʿmālahum

A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.

7

فَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ خَيْرًۭا يَرَهُۥ

faman yaʿmal mith'qāla dharratin khayran yarahu

To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.

8

وَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍۢ شَرًّۭا يَرَهُۥ

waman yaʿmal mith'qāla dharratin sharran yarahu

Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.

Game da Wannan Sura