أَمْسَيْنَا وَأَمْسَى الْمُلْكُ لِلَّهِ وَالْحَمْدُ لِلَّهِ، لَا إِلَهَ إِلَّا اللَّهُ وَحْدَهُ لَا شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ
Amsayna wa amsal-mulku lillah, walhamdu lillah, la ilaha illal-lahu wahdahu la sharika lah, lahul-mulku wa lahul-hamdu wa huwa 'ala kulli shay'in qadir
Mun kai yamma kuma a wannan lokaci mulki na Allah ne. Godiya ta tabbata ga Allah. Babu abin bautawa sai Allah shi kadai, ba shi da abokin tarayya. Mulki nasa ne da yabo, kuma Yana iya komai.